Kannywood
Allah Sarki Kalli Yadda Kwankwaso da tawagarsa Suka isa Cikin Asibiti Domin Duba lafiyar Mawaki Tijjani Gandu
![](https://manuniya.com/wp-content/uploads/2023/05/download-4.jpeg)
Allah Sarki Kalli Yadda Kwankwaso da tawagarsa Suka isa Cikin Asibiti Domin Duba lafiyar Mawaki Tijjani Gandu.
Kamar dai yadda aka sani a jiya da daddare ne Allah ya jarabci Mawaki Tijjani gandu da hadarin mota, tijjani Gandu dai ya kasance Fitaccen Mawakin Kwankwasiyya a Jahar Kano wanda Ya bada Matukar Gudunmawa a tafiyar Kwankwasiyya har takaiga Matsayin abba yaci gwamna a jahar kano.
Shafin Kannywood Exclusive a kafar Sadarwa na Instagram sune suka wallafa labarin a hadarin daya faru dashi a shafinsu inda suka bayyana cewa yana kwance asibiti domin ceto Lafiyar sa.