Labarai

Cikin Bidiyon Yadda Hamisu Breaker Ya Shirya Caf Dan Sakin Wani Sabon Albom

Cikin Bidiyon Yadda Hamisu Breaker Ya Shirya Caf Dan Sakin Wani Sabon Albom

abunda ban nema ba yakan tanadar mini ya ajiye.

Inada ahekaru 20 a lokacin na haihuwar fari, nayi bari kamar sau biyu ko uku. Sai dai a duk wannan tsawon shekarun da nake tare da mijina kamin na haihu ban taba sanin dadin jima’i ba sai dai naji a bakin ‘yan uwana mata wani lokacin nema na nuna musu ina jin dadi wani lokacin kuwa na fada musu gaskiya.

Zan iya shedar mijina bai neman mata, bakuma saboda bai da lokaci ko halin da zai nemesu bane, sai fahimtar dana masa na rashin doguwar sha’awa. A wata wani lokacin baifi muyi sau 3 ko 4 ba kuma idan ya jima a jikina yayi mintuna 3 zuwa 5.

Akwai ranar dana tashi bana jin dadin jikina ranar kuwa mijina bai gari, bayan na sanar dashi ya bani izzinin naje naga likita. Na shirya na tafi ganin likitan dana saba gani a wannan ranan ne na soma yin zina da aurena.

Ofishinsa a tsare yake irin na manyan likitoci, kuma wannan bashi bane karo na farko ba dana ke zuwa ganinsa, sai dai shine karo na farko da irin wannan al’amarin ya taba shiga tsakaninmu.

Ina shiga yasa na kwanta akan gadon da ake gwada marasa lafiya, ba kamar yadda na saba ganin idan zai yi irin wannan gwaji mata suke yi ko kuma ya kira nurse ta gwadani, sai kawai naji yace na kwanta na kwanta bayan ya gama mini tambayoyi.

Ya dauki lokaci mai tsawo yana mini nasiha tare da jan hankalina naji tsoron Allah ko saboda mutuncin yaran da muke dashi da kuma masu zuwa nan gaba. Ya nemi sanin mai ya sani yin zina da aurena, ko banasonshi ne. Nan ne na fashe da kuka na kuma nemi gafararsa. Na masa alkawarin bazan sake ba saboda irin nasihar mai ratsa jiki da ya mini babu duka babu zagi cikin sirri.

Sai dai na fito karara na shedamasa rashin samun gamsuwa da shi ya jawo wannan matsalar. Bayamini wasa, baya jimawa akaina. Ya bani hakuri ya kuma tabbatar mini zai nemi taimako a wajen likita. Ya kuma ja kunne na kada ya sake yaji wannan maganar a wajensu, ya kuma yafe mini duniya da lahira. Banda wadanda nayi zina dasu da wasu kawayena da sukasan na taba zina babu wanda yasan wannan zancen. Ya dauko kudi ya baiwa Dan aikinmu ya sallameshi ya bar gidan.

A takaice wannan shine labarin na. Sai dai kuma a mu’amalata da matan aure mazinata na fahimci cewa akasarinsu suna son mazajensu amma wasu dalilai ya sa suke zina da a waje.

Allah Ya kara shiryamu, masu yi kuma Allah Ya rabasu dayi Ya shiryar dasu kamar yaddda Ya shiryar dani. Allah Ya jikansa Allah Ya masa rahama.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Shiga WhatsApp Group Din Mu