Labarai

Tofa Yadda ankai Hadiza gabon bango ta fito ta caccaki masu cutar mutane da sunanta….

Tofa Yadda ankai Hadiza gabon bango ta fito ta caccaki masu cutar mutane da sunanta….

Tofa ankai Hadiza gabon bango ta fito ta caccaki masu cutar mutane da sunanta.

Wannan dai abin ba shike karan farko ba wanda mutane sukeyi sun riga sun saba sai wani ya bude facebook ko kuma whatsaapp da sunan wata jarumar a kannywood yana Damfarar miliyoyin mutane kudi.

Yanzu dai duk wanda yake haka da sunan hadiza gabon shikkenan tasa tazo karshe domin ta bude komai kuma taja kunnan mutane akan su kula su daina yarda da kowa.

Yadai kamata aji tsoran Allah duk wanda yasan yana wannan abin tofa ya daina saboda haka cin amana ne Allah zai sakawa Mutane.

kalli cikakken video a Nan kasa 👇👇👇

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Shiga WhatsApp Group Din Mu