Labarai

Tirkashi lilin baba yayi na maza ummi rahab tasamu juna biyu kalli wani videon ta tana nakuda zata haihu kwance a gadon asibiti

Tirkashi lilin baba yayi na maza ummi rahab tasamu juna biyu kalli wani videon ta tana nakuda zata haihu kwance a gadon asibiti danna nan

GA AMSOSHIN WADANNAN TAMBAYOYIN KAMAR HAKA

.

1. Akwai wasu Manyan Annabawa guda uku (3) wadanda Kansu bai ta’ba yin furfura ba.

(Sunayensu yazo acikin Suratu Maryam A.S ) Suwaye wadannan??

ANSWER:

Wadannan Annabawan sune

1) ANNABI HARUNA

2) ANNABI ISMA’I’ll

3) ANNABI IDRIS

.

.

2. Akwai wasu Annabawa guda Uku (3)

wadanda basu taba yin Aure ba har suka koma ga Allah (Su ma sunayensu yazo ajere acikin Suratul An-aam). Meye sunansu?

.

ANSWER:

Wadannan Annabawan sune:

1) ANNABI YAHAYA

2) ANNABI ISAH

3) ANNABI ILIYAS

3. Akwai wasu Annabawa guda biyu, (2)

Sarakuna ne kuma Manzanni ne. Daya daga cikinsu shiya haifi dayan. Meye sunansu?

.

ANSWER:

Wadannan Annabawan sune:

1) ANNABI DAUDA wanda shi ya haifi

2) ANNABI SULEIMAN

.

.

4. Akwai wasu Annabawa Mursalai guda (2) Wa da Qani ne. Shi Qanin an bashi Littafi da Mu’ujizozi. shi kuma yayan an bashi Fasahar harshe. Meye sunansu?

.

ANSWER:

Wadannan Annabawan sune:

1) ANNABI MUSA (shine karami ) Allah ya bashi littafi mai suna “ATTAURA” kuma ya bashi mu’ojuzoji misali sarrafa “SANDA” Sai kuma

2) ANNABI HARUNA (Shine yayan) Allah ya bashi FASAHAR HARSHE

.

.

5. Akwai wani Annabi Mursali (Ba Annabi Adamu bane) amma duk wanda ka gani abayan Qasa, to Jikansa ne. Wani Annabine?

.

ANSWER:

Wannan Annabi Shine:

Adamu na biyu wato ANNABI NUHU A.S

6. Annabi Ya’aqubu yana da wani suna wanda Allah ya ambaceshi dashi acikin Alqur’ani. Kuma har yanzu ana kiran Zuriyarsa da wannan Sunan.. Shin wanne suna ne wannan?

.

ANSWER:

An kira su da “ALI YAKUBU” a suratul Maryam, amma kuma an bashi sunan “ISRA’I’ll” zuri’ar sa kuma BANU ISRA’ILA

.

.

7. Akwai wata halitta wacce Allah yai mata Wahayi. ita ba Mutum bace, ba Aljan bace, kuma ba Mala’ika bace. Shin wacce Halitta ce wannan?

.

ANSWER:

Wadannan Halittu sune:

1) TURURUWA da kuma

2) QUDAN ZUMA

.

Allhamdullahi Mungode

Allah yakara mana fahimtar Alqur,ani alfarman Wanda yazo dashi wato ANNABI S.A.W.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Shiga WhatsApp Group Din Mu