Labarai

Masha Allah Kalli bidiyon yadda ake shirya Babban Bikin jarumi Saifullahi s fulani taree da kanwar Zara diamond…..

Masha Allah Kalli bidiyon yadda ake shirya Babban Bikin jarumi Saifullahi s fulani taree da kanwar Zara diamond…..

Jarima Maryam Yahaya da ta saki wani faifan vedio a ƙasar Saudiya wanda bai dace ba.

Kowa yasan garin Saudiya garine wanda ake gudanar da ibada babu dare babu rana amma kuma wannan abinda sukayi na mayar da garin wajen yin video da yin tiktok yasa ana musu kallon wa’yanda basa girmama garin da Allah yafi so.

Jarumar ta dade bata saki hoto ko kuma vedio ba sai a wannan lokacin kuma abun bakin ciki data tashi sai ta saki akasar Saudiya wanda al’umma suke girmama wannan kasar da kuma shaukin zuwa su kuwa sun mayar da garin wajen video da hotuna.

Allah ya sawake Amma dai a yanzu haka an fara cece kuce akan abinda jarumar tayi da yawa an daina ganin mutuncinsu.

Masha Allah Kalli vedio yadda jaruma Rakiya Musa take wani abu ta birge mutane.

Wannan jarumar yanzu tana matukar jan zarenta dan haka yanzu ake ganin kamar tayiwa jarumai da yawa zarra a kannywood saboda yanzu duk inda kayi zancen kawai wannan jarumar akeyi saboda tausayi da take baiwa mutane.

Wasu suna cewa wannan jarimar ba karaar kyakkyawa bace saboda a fuska suna kama da tsohuwar jaruma ummi Rahab ita kuwa ansan irin kyan da jarumar take dashi.

Jarumar haifaffiyar kasar Niger ce kuma har yanzu bata da wata kasa da take yawan zama kamar kasarta ta haihuwa wato ƙasar Niger.

Wata mata tace, idan zan tashi miji na daga bacci dan yayi sallah sai na wanke hannuna da ruwan sanyi, na shafa turaren da yafi so a hannu na, sai in shafi dumin jikin shi in kai hannu na kusa da hancin shi. Wannan kamshin turaren sai ya sanya ya farka daga baccin shi koda ko ya kai kololuwa a bacci da minshari mai karfi. Kuma hakan na sa shi yayi gaggawan shigowa gida domin ya san ba zai dawo ya tarar da bacin rai ba.

Wata kuma tace, muna zaune kawai sai yace min zai je su ci abinci da abokan shi domin an gayyace su wajen cin abinci. Ko kina bukatar wani abu kafin in fita? Da yake ita mai wayau ce kuma ta san abokai in an hadu sai Allah, sai randa ta gan shi, kuma bata so tace mai kar ya dade kai tsaye. Sai tayi karaf tace mai eh dan Allah kar ka dade domin za’a dauke wuta. Sai yayi saurin juyowa gareta cikin mamaki yace mata wa ya fada miki wuta zai dauke? Tace ni na fada maka fitan ka kawai na sa gidan ko ina duhu ya rufe shi, amma da ka shigo sai ko ina ya haskaka komai yayi haske. Sai kawai yayi murmushi ya gane sakon da take bashi, ya tafi cike da shaukin dawowa gida ba tare da ya tsaya dogon fira da abokanan shi ba.

Ita ko wannan cewa tayi, lokacin da miji na ya gama shiri zai fita sai nace ya bude bakin shi ya rufe idon shi, sai ya rufe idon shi ya bude baki yana jiran yaji mai za’a mai, sai ta dakko cakulet da ta san yana so ta wurga mai a bakin shi. Bayan ya kai bakin kofa zai tafi sai ta sake ce mai haka. Yayi kasake yana jiran ya sake jin wannan cakuletin a bakin shi kawai sai yaji bakin ta cikin na shi ta sumbace shi ta ruga tana dariya tana daga mai hannu alamun bai-bai (Bye-Bye).

Biyawa kai bukata ta hanyar istimna’i wato masturbation da turanci, ko kuwa “istimna’i” din da harshen larabci, yana nufin duk wata hanya da mutum zai bi don ya samarwa kanshi biyan bukata wato zubar da maniyyi ba tare da saduwa tsakanin jinsin mace da na miji ba.

Tarihi ya nuna cewa masturbation ya samo asali ne tun zamanin annabtan Annabi Luth (Lud), lokacin da jama’an wancan lokacin suka shiga cikin bala’in luwadi a tsakanin su, Matsalar da ta zama ruwan dare game duniya tsakanin mata da maza marasa aure wani lokacin ma harda masu auren.

Masana a fannin kiwo lafiya a mataki daban-daban sun sha gwagwarmaya wajen yakar wannan dabi’a a tsakanin al’umma lura da iri-iren illolin da wannan al’ada ke tattare dashi ga zamantakewar ma’aurata da kuma lafiyar su.

A likitance masana sun bayyana cewa istisma’i ba za’a kira shi da suna ciwo ba, haka kuma babu takamammen maganin da zai kawar da wannan al’amari kai tsaye illa canza ko sauya tunanin jama’a musamman wadanda suka rigaya suka afka cikin wannan dabi’ar. A bisa kula da illolin da wannan al’adar zai iya yi ga rayuwar bil’adama, masanan sun bayyana wasu daga cikin illolinsa, bayan ga haramcinsa a addinin Musulunci da ma na Kiristanci, da dama kamar haka.

Masana a fannin kiwo lafiya sun bayyana cewa, duk sanda bil’adama ya fitar da maniyyi, wahalar da jiki kan yi na dai-dai da gudun kilometer 13 (13km) wasu na iya wannan dabi’ar sau 3 ko fiye da haka a wuni, kunga a nan dole matsaloli su biyo baya kamar ciwon jiki da shanyewar hannaye da kuma rama da rashin kuzari. A bisa wannan dai masanan sun tabbatar da wannan dabi’ar na ruguza daukacin tsarin jikin bil’adama.

Masanan har ila yau, sun bayyana cewa wannan dabi’ar kan jawo ciwon zuciya ga mai yin ta. Ya kan jawo rashin karfin gaba. Duk mai wannan dabi’ar yau da gobe zai rasa karfin gabanshi kwata-kwata. Har ila yau an tabbatar da cewa duk mai dabi’ar lallai ne sai ya kamu da cutar sanyin mara (gonorrhea) wanda kan iya illanta shi.

Yana iya haifar da kiyayya da zargi tsakanin mata da miji. Duk ma’auratan da daya daga cikin su ke wannan dabi’ar to tabbas ba zai iya gamsar da daya ba ta hanyar jima’i. Misali, idan miji ya fita aiki yabar matar shi gida sai tayi istisma’i, idan ya dawo aiki yana bukatar ta da jima’i, ba zata kulashi ba saboda ita ta riga ta zubar da sha’awarta, hakazalika na mijin. Kuma ko da jima’i ya kasance tsakani, to za’a samu matsalar rashin jin dadin saduwa saboda waccan dabi’ar ta gusar da sha’awar aboki ko abokiyar saduwa.

Masana sun kara bayyana cewa wanna dabi’ar a bisa binciken su kan iya hana haihuwa. Ya tabbata cewa namiji ba zai iya samar da ciki ba har sai an samu kashi 60 zuwa 70 cikin dari na yayan maniyyi, wanda kuma yayan maniyyin ba zasu kammala hakan ba sai mutun ya kasance lafiyayye kuma mai kuzari. Wanda duk mai wannan dabi’ar ana iya samun shi ko samun ta da karancin kuzari wanda hakan na iya hana su haihuwa.

Da farko in mutun ya tsinci kanshi cikin wannan dabi’ar kuma yana bukatar dainawa, to, sai ya kudurta a cikinn zuciyarsa cewa zai daina sabili da dabi’ar na da makutar wuyar dainawa muddin ta yi wa mutun katutu.

Ka daina kadaita a dakinka ko gidanka, ka rika shiga mutane dan mafiyawa kadaita ke sa wasu mutane wannan dabi’ar.

Idan aka kiyaye wadannan abubuwa, in Allah ya yarda mai dabi’ar zai iya dainawa. Allah Ya sa mu dace.

Mutane baka rabasu da zance irin wannan kowa bashi da aiki sai kakalo laifin wani domin ya tozarta taso a daina ganinsa da kima da kuma mutunci wannan abin babu wanda yakai yan kannywood karbar kalubale a kansa.

Kowa yasan cewa dan uwa da dan uwa suna da damar rungumar juna domin dukansu shakikaine dan haka a musulunci ba wani laifi bane dan sun aikata hakan matukar ba sunyi bane domin suji dadi.

Duk da surutun da mutane sukayi ko kadan hakan baisa wannan jarumar taji babu ba domin ta riga ta bayyana alakarsa da ita tace dan uwantane kuma kowa yadda dan uwa yake a wajen dan uwa.

ba. Saboda haka idan Kifi da tsuntsu su ka ji su na son junan su, to babu laifi. Amman wace irin rayuwar za ayi? Kuma a ina za ayi ta?

Na ce yanzu dai ka fahimci irin rayuwar family din wannan yarinyar da kuma irin kallo da shirin da ta ke yi ma rayuwar ta ta nan gaba. Saboda haka za ka iya? Idan soyayya ta ja ku kun yi aure yanzu, me zai faru yau da gobe? Ka San kuma yau da gobe shine aure. Sannan kuma ka san ka na da wata matar wadda ita da dangin ta su na ma ka kallon Kai kamar wani hamshakin mai kudi ne. Ya ka ke ganin zaman zai kasance?

Daga karshe dai aboki na ya gamsu da cewar yarinyar nan ta fi karfin shi. Mu ka je tare kuma ya fada ma ta gaskiya. Ya kuma fada ma ta gaskiyar dalilin shi. Abun mamaki, yarinyar nan ta yi murmushi ta ce to Allah ya sa hakan shine ma fi alkhairi. Sannan ta ce bari in ba ku shawara don gaba. Ta ce ma na:

“Duk lokacin da mutun ya ki sayen nama mai kyau domin ya na ganin ya yi ma shi tsada, ya je ya sayi kafar sa, to lallai kam zai ji da kudin icce. Kila ma sai ya yi ciko”

To irin wannan banbancin matsayi a tsakanin ma’aurata wanda ka iya janyo matsaloli acan gaba bayan aure shi ne hukuncin ‘AL – KAFA’AH’ ya ke kokarin magancewa.

Al-kafa’ah na nufin compatibility in marriage. Watau ana iya cewa daidaito. Watau kowa ya auri tsarar shi, musamman mazaje. Ba a cika samun matsala ba idan mijin ne sama da mace wajen ilimi, arziki, danganta har ma da addini. Amman inda mace tafi mijin ta arziki, ilimi ko kana talaka tibis ka je ka auro diyar wani babban basarake ko hamshakin mai kudi, to Kai ma ka San fa akwai abinda zai biyo bay.

Mazhabobin Hannafi, Shafi’i da Abu hanifa sun yarda da hukuncin Al-kafa’ah. Malikiyya ne su ka takaita akan hadisin manzon Allah inda ya ke cewa “idan kun yarda da addinin mutun da dabi’un shi, to ku ba shi aure.

Amman a gaskiya akan samu irin wannan auren da ake yi a tsakanin ma’aurata ma su banbancin matsayi, inda macen kan fi mijin, daga baya kuma matsaloli su yi ta tasowa musanman daga bangaren mijin.. inda za ka ga mijin ya na jin cewa ta raina shi ko kuma dangin matar sun raina shi. Shi da dangin shi. Ko kuma ita matar ta ji duk ta takura sabida shiga wata sabuwar rayuwa wadda ba ta saba da ita ba a baya.

Wadansu kuma sai ka ga Allah ya daidai al’amarin sun zauna lafiya.

Kyautar kayan salla da masoyin jarima A’isha najamu izzar So ya kawo mata abin ya birge masoyanta.

Wannan jarumar a halin da ake ciki yanzu duk jaruman kannywood babu wanda ya kaita yawan masoyan da samari shi yasa take sharafinta kuma tafi kowa media a masana’antar kannywood domin irin abin alkhairin da take samu daga wajen mutane da masoyanta.

Ku kalli wasu kayayyakin da zata gudanar da bikin sallah da wannan masoyin nata ya kawo mata ya firgita mutane
Me akayi da maza wasu suna tsoran kar irin wannan abin yana hadasu da masoyansu suna Rigima saboda rashin kai irin wannan kayan da bikin sallah.

Jarumar ta bayyana jin dadin ta akan wannan lamarin kuma tace ita da wannan masoyinta mutu ka raba tsabar jin dadi da tayi.

Yanzu yanzu rakiya musa tayi wakar yabon manzon Allah irinta Ali Nuhu.

Shin itama wannan jarumar za’ayi mata cha ne ko kuma baza ayi ba munga yadda ta faru da jarumi Ali Nuhu lokacin da yasaki wata wakar yabon manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam yadda wasu malamai a kasar nan sukayi masa raddi harda masu cewa yayi shirka.

Yabon Annabi kowa ya sani tun ma’aikin Allah Sallallahu alaihi Wasallam yana raye ana yabonsa gabansa wani lokacin ma har kyauta yakeyi duk masu bibiyar Tarishi sunsan haka yin yabon Annabi ba laifi bane amma yanzu wasu sun dauki abin babban laifi.

Jaruma rakiya Musa itace jarumar data fito ta fadi labarin soyayyar ta da wani shahararren mawakin a kannywood harma mutane suka dinga tausaya mata sai gashi yanzu ma ta dauko wani sabon abin.

Tofa ankai Hadiza gabon bango ta fito ta caccaki masu cutar mutane da sunanta.

Wannan dai abin ba shike karan farko ba wanda mutane sukeyi sun riga sun saba sai wani ya bude facebook ko kuma whatsaapp da sunan wata jarumar a kannywood yana Damfarar miliyoyin mutane kudi.

Yanzu dai duk wanda yake haka da sunan hadiza gabon shikkenan tasa tazo karshe domin ta bude komai kuma taja kunnan mutane akan su kula su daina yarda da kowa.

Yadai kamata aji tsoran Allah duk wanda yasan yana wannan abin tofa ya daina saboda haka cin amana ne Allah zai sakawa Mutane.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Shiga WhatsApp Group Din Mu