Labarai

Yadda Mawaki Hamisu Breaker yayi martani ga batun Jaruma Rakiya Musa…

Yadda Mawaki Hamisu Breaker yayi martani ga batun Jaruma Rakiya Musa…

Mawakin da kowa yake zargin cewa shine ya yaudari rakiya ya fito yayi tambihi akai wanda a baya kowa ya dauka cewa dashi wannan jarumar take sai dai kuma bayananan nasa sun nuna basu wa wata kullalliya alaka a baya.

Yayi magana kamar haka Assalamu alaikum masoyana ya ibada ina mai sanar daku cewa wannan batun da wasu suke dangantashi dani tofa ku sani kwata kwata bashi da wata alaƙa dani domin bantaba soyayya da wannan jarumar saboda haka bafa dani take ba.

kalli cikakken video a Nan kasa 👇👇👇

Wannan bayanin ya cire wasu daga cikin shakku domin a baya kowa ya dauka cewa dashi wannan jarumar take.

mun gode sosai da sosai ku cigaba da bibiyar mu don samu Labarai Duniya da na Kannywood kasance da Manuniya.com

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
Shiga WhatsApp Group Din Mu