DA DUMI-DUMI: Sarkin Musulmi yace ba a ga watan Sallah ba a Nigeria don haka idi sai ranar Alhamis
Daga Manuniya
Manuniya ta ruwaito Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya bayyana cewa a dubawar da akayi yau Talata ba a ga jinjirin watan Shawwal ba a Nigeria.
Yace don haka ranar Alhamis 13 ga watan Mayu ne za ayi sallar idi ta karamar sallah a Nigeria.
Sarkin Musulmi yace ba a ga watan Sallah ba a Nigeria Idi sai ranar Alhamis
