Labarai
Ministar mata ta Nigeria ta kamu da cutar korona

Ministar kula da sha’anin mata ta Nigeria, Pauline Tallen ta kamu da cutar korona.
Tuni dai aka killace ta kana kuma akayiwa ma’aikatan ta da iyalan ta gwajin cutar
Ministar kula da sha’anin mata ta Nigeria, Pauline Tallen ta kamu da cutar korona.
Tuni dai aka killace ta kana kuma akayiwa ma’aikatan ta da iyalan ta gwajin cutar