Hukumar zaben kasar Ghana ta ayyana shugaban kasar Nana Akufo Dakwa Addo, a matsayin wanda ya lashe zaben kasar ta Ghana 2020.
Wannan shine zai zama karonsa na biyu kenan a karagar mulkin kasar ta Ghana.
…taskar labarai
Hukumar zaben kasar Ghana ta ayyana shugaban kasar Nana Akufo Dakwa Addo, a matsayin wanda ya lashe zaben kasar ta Ghana 2020.
Wannan shine zai zama karonsa na biyu kenan a karagar mulkin kasar ta Ghana.